Yayin da jama’a ke shirin kada kuri’a nan da watanni biyu, wata al'umma a garin Jos da ta kwashe shekaru tana fama da illolin kura dake tashi a wata hanyar da ba a kammala aikin ta ba, sun ce za su zabi wadanda za su share musu hawaye ne.
Wata Al'umma A Garin Jos Dake Fama Da Matsalolin Kura Sun Ce Za Su Zabi Wanda Zai Share Musu Hawaye Ne