An fara daukar matakin ladabtar da wadanda suka yi garkuwa da kuma kashe Hanifa Abubukar, tare da gurfanar da Abdulmalik Muhammad Tanko malamin makarantar Nobel Kids da ya yi garkuwa ya kuma kashe Hanifa, da kuma mutane biyu da ya hada baki da su, lamarin da ya harzuka matasa suka bi dare suka cinnawa makarantara wuta.
An Gurfanar da Masu Kisan Hanifa a Kotu
An fara daukar matakin ladabtar da wadanda suka yi garkuwa da kuma kashe Hanifa tare da gurfanar da Abdulmalik Tanko malamin makarantar Nobel Kids da ya yi garkuwa ya kuma kashe Hanifa da kuma mutane biyu da ya hada baki da su lamarin da ya harzuka matasa suka bi dare suka cinnawa makarantara wuta.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 21, 2024
DARDUMAR VOA: Yadda Aka Tuna Da Matan Chibok A Legas