Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mazauna Kumasin Sun Yi Kira Ga Hukumomin Lafiya Da Su Dauki Kwararan Matakai Don Dakile Yaduwar Cutar Marburg


Mazauna Kumasin Sun Yi Kira Ga Hukumomin Lafiya Da Su Dauki Kwararan Matakai Don Dakile Yaduwar Cutar Marburg
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:20 0:00

A Ghana kuma, tun bayan bullar cutar Marburg mai hadari sosai a kasar, mutane a Kumasi da ke yankin Ashanti sun shiga cikin fargaba game da yiwuwar bazuwar cutar zuwa wurare da dama.

XS
SM
MD
LG