Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Ba Ma Goyon Bayan Matakin Cire Tallafin Mai’


‘Ba Ma Goyon Bayan Matakin Cire Tallafin Mai’
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:50 0:00

‘Yan Najeriya da dama sun ce ba sa goyon bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar ke shirin yi a shekara mai kamawa, inda suka ce ba sa son tukwicin Naira dubu biyar biyar a kowanne wata, domin rage radadin cire tallafin man.

XS
SM
MD
LG