Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sashen Hausa Na Muryar Amurka Ya Shirya Wata Muhawara Ta ‘Yan Takarar Gwamna A Najeriya


Sashen Hausa Na Muryar Amurka Ya Shirya Wata Muhawara Ta ‘Yan Takarar Gwamna A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:49 0:00

Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen babban zabe a Najeriya a badi, Sashen Hausa na Muryar Amurka ya shirya wata muhawara ta ‘yan takarar gwamna daga jihohi daban-daban karkashin jam’iyyu daban-daban, wacce ta gudana a Abuja, babban birnin kasar.

XS
SM
MD
LG