Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ministan Harkokin Wajen Najeriya Ya Zargi 'Yan Kasar Da Aikata Laifukan Da Akan Kama Su Ko Korarsu Daga Kasashen Waje


Ministan Harkokin Wajen Najeriya Ya Zargi 'Yan Kasar Da Aikata Laifukan Da Akan Kama Su Ko Korarsu Daga Kasashen Waje
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:59 0:00

A wata hira da Muryar Amurka ministan harkokin wajen Najeriya Ambasada Zubairu Dada, ya zargi wasu ‘yan kasar da aikata munanan dabi’u a kasashen waje, wanda hakan yakan kai ga ake korarsu, a wasu lokutan kuma akan kama su.

XS
SM
MD
LG