Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Sojin Najeriya Ta Ce Ta Na Aiki Tukuru Da Dakarun Kasar Kamaru


Rundunar Sojin Najeriya Ta Ce Ta Na Aiki Tukuru Da Dakarun Kasar Kamaru
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:23 0:00

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta na aiki tukuru da dakarun kasar Kamaru, kuma ba da dadewa ba za ta fara aiki da na Chadi domin kawo karshen rikicin Boko Haram.

XS
SM
MD
LG