Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugabanni Na Amfani Da Talauci Da Rashin Ilimi


irin matasan da jam'iyun siyasa ke yin amfani da su, su na aikata abubuwan assha
irin matasan da jam'iyun siyasa ke yin amfani da su, su na aikata abubuwan assha

Inji Ishaya Bajama da yake bayani akan siyasar kaiwa juna hare-hare a Najeriya

Bayan harin da wasu da ba'a san ko su waye ba suka kaiwa ofishin yakin neman zaben dan takarar dan majalisar dattawa a karkashin tutar jam'iyar PDP a jahar Zamfara suka kona shi kurmus, Grace Alheri Abdu ta ta tattauna da Ishaya Bajama akan wannan al'amari mai ban tsoro.

Ishaya Bajama ya fara ne da bayyana abun dake kawo haka:

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:37 0:00
Shiga Kai Tsaye


Ishaya Bajama dan gwagwarmaya ne na kare hakkokin bil Adama, kuma dan rajin neman ci gaban kasa, har wa yau kuma mai sharhi da fashin bakin al'amuran yau da kullum a Najeriya.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG