Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Saudiya Ta Taso Koyar Wasu Maniyyatta ‘Yan Jihar Kano Masu Biza Ta Bogi


Saudiya Ta Taso Koyar Wasu Maniyyatta ‘Yan Jihar Kano Masu Biza Ta Bogi
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:22 0:00

A birnin Kano na Najeriya, aikin Hajjin bana ya gamu da kalubale da dama da suka hada da rashin jigilar daruruwan maniyyata da kuma yadda aka taso keyar wasu maniyattan bayan sun isa Saudiya saboda yin amfani da biza ta bogi.

XS
SM
MD
LG