Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hukumomin Nijar Sun Fara Kwashe ‘Yan Kasar Masu Bara A Titunan Wasu Kasashe


Hukumomin Nijar Sun Fara Kwashe ‘Yan Kasar Masu Bara A Titunan Wasu Kasashe
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:11 0:00

Hukumomi a Nijar sun tashi tsaye don kwashe ‘yan kasar dake barace-barace a titunan wasu kasashen Afirka, saboda bata sunan Nijar din da suke yi.

XS
SM
MD
LG