<?xml version="1.0" encoding="UTF-8"?><rss version="2.0" xmlns:atom="http://www.w3.org/2005/Atom">     
    <channel>      
        <title>Shirye-shirye - Voice of America</title>     
        <link>https://www.voahausa.com/z/3708</link>
        <description>Shirye-shirye</description>
        <image>
            <url>https://www.voahausa.com/Content/responsive/VOA/ha-Latn-NG/img/logo.png</url>
            <title>Shirye-shirye - Voice of America</title>
            <link>https://www.voahausa.com/z/3708</link>
        </image>
        <language>ha</language>
        <copyright>2026 - VOA</copyright>   
        <ttl>60</ttl>        
        <lastBuildDate>Sat, 09 May 2026 14:06:33 +0100</lastBuildDate> 
        <generator>Pangea CMS – VOA</generator>        
        <atom:link href="https://www.voahausa.com/api/z_qbtl-vomx-tpevuqqq" rel="self" type="application/rss+xml" />
    		<item>
            <title>ZAUREN VOA: Tattaunawa Kan Manufofi Da Tsarin Shugaban Amurka Donald Trump A Wa&apos;adin Mulki Na Biyu, Kashi Na Shida - Maris 15, 2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C.  — Shirin Zauren VOA na wannan makon zai ci gaba ne da mahawara kan abubuwan da kasar Amurka ke yi cikin tsarin gudanar da mulki da ya sa dole sauran kasashe su nemi ilimin yin haka a kasashen su, musamman a fanonin sadarwa, zamantakewa, tattalin arziki da ma kasuwanci.
Me Kasashen Afirka da ake kiran yawancin su da kasashe masu tasowa zasu amfana daga hulda da kasar Amurka a wannan lokaci?
Saurari cikakken shirin cikin sauti:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8011693.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8011693.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 15 Mar 2025 19:01:30 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/02210000-0aff-0242-db12-08da271fb10e_cx0_cy24_cw0_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>A DAWO LAFIYA: Direbobin Motocin Dakon Kaya Sun Koka Kan Yadda Ake Cin Zarafin Su, Kashi Na Biyu – Maris, 15,2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C.  — Wannan makon, shirin zai ci gaba da tattaunawa ne akan zanga zangar da direbobin arewa da masu motocin dakon kaya suka gudanar a garin Jos, babban birnin Jihar Filato domin janyo hankalin mahukunta akan irin cin zarafin da ake musu akan manyan hanyoyin kasar.
A latsa nan don a saurari sautin shirin:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8011701.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8011701.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 15 Mar 2025 19:00:40 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/06cf0000-0aff-0242-9a71-08da1ac2a5c9_cx0_cy1_cw0_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TUBALIN TSARO: Rashin Tsaro Kan Iyakar Nijar Da Chadi Ya Shafi Ayyukan Kasuwanci, Maris 14, 2025</title>
            <description>ABUJA, NIGERIA — Shirin Tubali na wanan makon ya  bibiyi yadda rashin tsaro ke shafar ayyukan kasuwanci tsakanin kasashen Nijar da makwabciyarta Chadi, ganin yadda ‘yan ta&apos;addan Boko Haram, ‘yan fashi da makami, da wasu miyagu ke cin karensu ba babbaka akan Iyakarsu.
Tuni wannan matsalar ta jefa direbobi da ‘yan kasuwa cikin tashin hankali ganin wannan kalubale na rashin tsaro na ci gaba da kawo cikas.
Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/tubalin-tsaro-rashin-tsaro-kan-iyakar-nijar-da-chadi-ya-shafi-ayyukan-kasuwanci-maris-14-2025/8010751.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/tubalin-tsaro-rashin-tsaro-kan-iyakar-nijar-da-chadi-ya-shafi-ayyukan-kasuwanci-maris-14-2025/8010751.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 14 Mar 2025 17:32:23 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Hassan Maina Kaina)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/03a80000-0aff-0242-5d61-08da1fd14004_cx0_cy7_cw0_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>MANUNIYA: Ficewar El Rufa&apos;i Daga APC Zuwa SDP A Najeriya Maris 14, 2025.mp3</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/manuniya-ficewar-el-rufa-i-daga-apc-zuwa-sdp-a-najeriya-maris-14-2025-mp3/8010452.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/manuniya-ficewar-el-rufa-i-daga-apc-zuwa-sdp-a-najeriya-maris-14-2025-mp3/8010452.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 14 Mar 2025 04:29:02 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>MANUNIYA: Ficewar El Rufa&apos;i Daga APC Zuwa SDP A Najeriya Maris 14, 2025</title>
            <description>Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali ne akan halin da siyasar Najeriya ke ciki tun bayan sanar da komawar tsohon gwamnan jahar Kaduna, Nasiru El-rufa&apos;i jam&apos;iyyar SDP.</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/manuniya-ficewar-el-rufa-i-daga-apc-zuwa-sdp-a-najeriya-maris-14-2025/8010454.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/manuniya-ficewar-el-rufa-i-daga-apc-zuwa-sdp-a-najeriya-maris-14-2025/8010454.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 14 Mar 2025 04:28:42 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Isah Lawal Ikara)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/06a70000-0aff-0242-267f-08da18f94060_cx0_cy12_cw0_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>LAFIYA UWAR JIKI: Kulawa Da Lafiya Lokacin Azumi Da Yanayin Zafi, Maris 13, 2025</title>
            <description>ABUJA, NIGERIA — Shirin Lafiya na wannan makon ya yi magana ne akan yadda ya kamata mutane su kula da kansu musamman yanzu da ake azumi a yanayi na zafi, da kuma yadda masu fama da cututtukan dake da bukatar shan magani kullum zasu kula da kansu domin gudanar da a azuminsu ba tare da fuskantar wani kalubale ba.
Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/lafiya-uwar-jiki-kulawa-da-lafiya-lokacin-azumi-da-yanayin-zafi-maris-13-2025/8009421.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/lafiya-uwar-jiki-kulawa-da-lafiya-lokacin-azumi-da-yanayin-zafi-maris-13-2025/8009421.html</guid>            
            <pubDate>Thu, 13 Mar 2025 16:59:08 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Hauwa Umar)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/94CEE6F3-13D6-49FF-97F2-43672ABA2452_w800_h450.png" length="0" type="image/png"/>
        </item>		
        <item>
            <title>DOMIN IYALI: Bikin Ranar Mata Ta Duniya, Maris 13, 2025</title>
            <description>Bikin wannan shekara ya yi mayar da hankali ne kan yadda za a kawar da shingayen da ke janyo tsaiko wajen cika alkawuran da aka dauka don kyautata rayuwar &apos;ya mace.</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/domin-iyali-bikin-ranar-mata-ta-duniya-maris-13-2025/8009056.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/domin-iyali-bikin-ranar-mata-ta-duniya-maris-13-2025/8009056.html</guid>            
            <pubDate>Thu, 13 Mar 2025 03:17:05 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Grace Alheri Abdu)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/97e174db-bbb5-476a-88b0-0969e5b51391_cx0_cy12_cw0_w800_h450.png" length="0" type="image/png"/>
        </item>		
        <item>
            <title>DOMIN IYALI: Bikin Ranar Mata Ta Duniya, Maris 13, 2025.mp3</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/domin-iyali-bikin-ranar-mata-ta-duniya-maris-13-2025-mp3/8009053.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/domin-iyali-bikin-ranar-mata-ta-duniya-maris-13-2025-mp3/8009053.html</guid>            
            <pubDate>Thu, 13 Mar 2025 03:02:26 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>NAKASA BA KASAWA BA: Neman Ingantacciyar Rayuwa Da Ilimi Na Masu Bukata Ta Musamman A Jihar Bauchi, Maris 12, 2025</title>
            <description>NIAMEY, NIGER — A shirin Nakasa Ba Kasawa Ba na wannan makon, har yanzu muna jihar Bauchi ne, inda masu bukata ta musamman ke fafutikar ganin rayuwarsu ta inganta ta hanyar ilimantarwa da koyar da su ayyukan hannu.
Saurari cikakken shirin da Souley Moumouni Barma ya gabatar:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/nakasa-ba-kasawa-ba-neman-ingantacciyar-rayuwa-da-ilimi-ta-masu-bukata-a-jihar-bauchi-maris-12-2025/8008035.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/nakasa-ba-kasawa-ba-neman-ingantacciyar-rayuwa-da-ilimi-ta-masu-bukata-a-jihar-bauchi-maris-12-2025/8008035.html</guid>            
            <pubDate>Wed, 12 Mar 2025 15:15:26 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Souley Moumouni Barma)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/02870000-0aff-0242-d06f-08da0d3dc8b0_cx0_cy5_cw0_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>ZAMANTAKEWA: Matakan Fulani Kirista Na Fahimtar Da Al’ummomi, Fadakarwa Da Zaman Lafiya, Maris 12, 2025</title>
            <description>JOS, NIGERIA — A shirin Zamantakewa na wannan makon mun tattauna ne kan matakan da al’ummar Fulani da ke bin addinin Kirista ke daukawa don wanzar da fahintar juna tsakaninsu da wasu al&apos;ummomi da kuma fadakarwa kan zaman lafiya.
A makon jiya ne al’ummar Fulani da ke bin addinin Kirista su ka kaddamar da littlafi na wakoki a harshen Fulfulde, kuma su ka ce su na ganin ya kamata su rika samfani da harshensu a duk lokacin da su ke taro, a maimakon amfani da harsunan turanci ko Hausa.
Saurari...</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/zamantakewa-matakan-fulani-kirista-na-fahimtar-al-ummomi-fadakarwan-da-zaman-lafiya-maris-12-2025/8008026.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/zamantakewa-matakan-fulani-kirista-na-fahimtar-al-ummomi-fadakarwan-da-zaman-lafiya-maris-12-2025/8008026.html</guid>            
            <pubDate>Wed, 12 Mar 2025 15:10:58 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Zainab Babaji)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/01000000-0a00-0242-117e-08dc225fc814_cx0_cy33_cw0_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>BAKI MAI YANKA WUYA: Tasirin Sauya Shekar Tsohon Gwamnan Kaduna Nasiru El-rufa&apos;i Daga Jam&apos;iyyar APC Zuwa SDP - Maris 12, 2025</title>
            <description>A farkon makon nan ne El rufa&apos;i ya yada jam&apos;iyyar ta APC da ya mulki jihar kaduna karkashinta ya koma SDP.</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/baki-mai-yanka-wuya-shin-menene-tasirin-sauya-shekar-tsohon-gwamnan-kaduna-nasiru-el-rufa-i-daga-jam-iyyar-apc-zuwa-sdp---maris-12-2025/8007712.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/baki-mai-yanka-wuya-shin-menene-tasirin-sauya-shekar-tsohon-gwamnan-kaduna-nasiru-el-rufa-i-daga-jam-iyyar-apc-zuwa-sdp---maris-12-2025/8007712.html</guid>            
            <pubDate>Wed, 12 Mar 2025 04:39:14 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Murtala Sanyinna)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/48EE1E96-AD57-4D30-9817-0FF52B78C631_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>NOMA TUSHEN ARZIKI: Kayan Masarufi Na Nan A Farashin Su Na Da Kuma Ba Su Tashi A Ramadan Ba, Kashi Na Daya - Maris 11, 2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C. — Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon ya duba batun saukar farashin kayan masarufi a kasuwar area 2 da ke Garki Abuja, inda wasu &apos;yan kasuwa suka ce kayan ba su sauka ba yayin da wasu kuma suka ce sun dan sauka.
Saurari cikakken shirin cikin sauti:
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/noma-tushen-arziki-kayan-masarufi-na-nan-ba-su-tashi-ba-kuma-ba-su-sauka-ba-kashi-na-daya---maris-11-2025/8007369.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/noma-tushen-arziki-kayan-masarufi-na-nan-ba-su-tashi-ba-kuma-ba-su-sauka-ba-kashi-na-daya---maris-11-2025/8007369.html</guid>            
            <pubDate>Tue, 11 Mar 2025 23:25:55 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Hafiz Baballe)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/01000000-0aff-0242-6124-08dc436c3eb1_cx13_cy18_cw77_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>
TSAKA MAI WUYA- Cigaba Da Tattauna Batun Babban Taron Kasa Da Aka Kammala A Jamhuriyar Nijar 03,11, 2025
</title>
            <description>WASHINGTON DC — TSAKA MAI WUYA- Cigaba da tattauna batun babban taron kasa da aka kammala a jamhuriyar Nijar 03,11, 2025


A saurari shirin cikin sauti tare da Aliyu Mustapha Sokoto




 


 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/tsaka-mai-wuya--cigaba-da-tattauna-batun-babban-taron-kasa-da-aka-kammala-a-jamhuriyar-nijar-03-11-2025-/8006251.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/tsaka-mai-wuya--cigaba-da-tattauna-batun-babban-taron-kasa-da-aka-kammala-a-jamhuriyar-nijar-03-11-2025-/8006251.html</guid>            
            <pubDate>Tue, 11 Mar 2025 07:11:34 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Hauwa Sheriff)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/4D2CA56F-6BD7-4F26-9E96-4C353C58C98D_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>031125 TSAKA MAI WUYA.m4a</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8006247.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8006247.html</guid>            
            <pubDate>Tue, 11 Mar 2025 02:00:16 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>‘YAN KASA DA HUKUMA: Rashin Tallafi Ya Kora ‘Yan Gudun Hijira Daga Nijar Zuwa Najeriya, Maris 10, 2025</title>
            <description>KANO, NIGERIA — A cikin shirin &apos;Yan Kasa na wannan makon wasu daga cikin ‘yan gudun hijira sun fara tserewa daga jihar Diffa ta Jamhuriyar Nijar zuwa birnin Maiduguri na jihar Borno a Najeriya, biyo bayan matakin hukumomin kasar Nijar na dakatar da kungiyoyin da ke ba su tallafi.


Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:




 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/yan-kasa-da-hukuma-rashin-tallafi-ya-kora-yan-gudun-hijira-daga-nijar-zuwa-najeriya-maris-10-2025/8005051.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/yan-kasa-da-hukuma-rashin-tallafi-ya-kora-yan-gudun-hijira-daga-nijar-zuwa-najeriya-maris-10-2025/8005051.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 10 Mar 2025 15:38:25 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Mahmud Ibrahim Kwari)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/01000000-0aff-0242-4790-08dbad47a3d6_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>CIKI DA GASKIYA: Yadda Bulala 300 Ta Yi Sanadin Mutuwar Wani Almajiri A Jihar Borno, Kashi Na Uku - Maris 10, 2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C. — Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ci gaba ne kan batun yadda wani shugaban &apos;yan dako a jihar Borno da ke Najeriya ya sa aka yi wa wani almajiri bulala 300 da ta yi sanadin mutuwar sa.


Saurari shirin cikin sauti:




 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-yadda-bulala-300-ta-yi-sanadin-mutuwar-wani-almajiri-a-jihar-borno-kashi-na-uku---maris-10-2025/8004835.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-yadda-bulala-300-ta-yi-sanadin-mutuwar-wani-almajiri-a-jihar-borno-kashi-na-uku---maris-10-2025/8004835.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 10 Mar 2025 02:53:19 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><author> voadigital@voanews.com (Sarfilu Gumel)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/E8AB60C3-22F1-4797-964C-D15C49B2F915_cx0_cy6_cw0_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>AMSOSHIN TAMBAYOYINKU: Tambayoyin Ramadan: Mene ne Fa’idojin Zakat al Fitr, Sallar Idi da Daren Laylatul Qadr - Maris 08, 2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C.  — Shirin Amsoshin Tambayoyinku na wannan mako zai ci gaba da amsa tambayoyi akan abubuwan da suka shafi Azumin watan Ramadan, kamar Fa’idojin Zakat al Fitr, Sallar Idi da daren lailatul kadar.


Idan dinbin masu tambayar da ma sauran masu sha’awar ji, ga Shugaban Majalisar Malaman Izala Shiyyar Birnin Tarayyar Najeriya Abuja kuma Wakilin Malaman Bauchi, Sheikh Ibrahim Muhammad Duguri, da amsoshinku.


A yi sauraro lafiya:



</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8003731.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8003731.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 08 Mar 2025 18:48:54 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/9B7CF267-BFEC-499E-A2B8-F5E3FB51F40E_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>ZAUREN VOA: Tattaunawa Kan Manufofi Da Tsarin Shugaban Amurka Donald Trump A Wa&apos;adin Mulki Na Biyu, Kashi Na Biyar - Maris 08, 2025</title>
            <description>ABUJA, NAJERIYA  — Shirin Zauren VOA na wannan makon zai ci gaba ne da mahawara kan abubuwan da kasar Amurka ke yi cikin tsarin gudanar da mulki da ya sa dole sauran kasashe su nemi ilimin yin haka a kasashen su, musamman a fanonin sadarwa, zamantakewa, tattalin arziki da ma kasuwanci.


Me Kasashen Afirka da ake kiran yawancin su da kasashe masu tasowa zasu amfana daga hulda da kasar Amurka a wannan lokaci?


Saurari cikakken shirin cikin sauti:



</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8003715.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8003715.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 08 Mar 2025 18:30:51 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/02210000-0aff-0242-db12-08da271fb10e_cx0_cy24_cw0_w800_h450.jpeg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>A DAWO LAFIYA: Direbobin Motocin Dakon Kaya Sun Koka Kan Yadda Ake Cin Zarafin Su – Maris, 08,2025</title>
            <description>WASHINGTON D.C.  —  


Wannan makon, shirin zai tattaunawa ne akan zanga zangar da direbobin arewa da masu motocin dakon kaya suka gudanar a garin Jos, babban birnin Jihar Filato domin janyo hankalin mahukunta akan irin cin zarafin da ake musu akan manyan hanyoyin kasar.


A latsa nan don a saurari sautin shirin:



</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/8003710.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/8003710.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 08 Mar 2025 18:23:10 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/06cf0000-0aff-0242-9a71-08da1ac2a5c9_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>MANUNIYA: Rikicin Cikin Gida Na Jam&apos;iyyun Siyasa A Najeriya Da Ghana, Maris 07. 2025.mp3</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/manuniya-rikicin-cikin-gida-na-jam-iyyun-siyasa-a-najeriya-da-ghana-maris-07-2025-mp3/8002077.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/manuniya-rikicin-cikin-gida-na-jam-iyyun-siyasa-a-najeriya-da-ghana-maris-07-2025-mp3/8002077.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 07 Mar 2025 05:12:39 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        </channel></rss>