<?xml version="1.0" encoding="UTF-8"?><rss version="2.0" xmlns:atom="http://www.w3.org/2005/Atom">     
    <channel>      
        <title>Taskar VOA - Voice of America</title>     
        <link>https://www.voahausa.com/z/4638</link>
        <description>Taskar VOA. A kowane mako, Sashen Hausa na Muryar Amurka yana gabatar da shirin TV na minti 15 na fitattun labarai da rahotanni na musamman daga nahiyar Afirka da sauran duniya. </description>
        <image>
            <url>https://www.voahausa.com/Content/responsive/VOA/ha-Latn-NG/img/logo.png</url>
            <title>Taskar VOA - Voice of America</title>
            <link>https://www.voahausa.com/z/4638</link>
        </image>
        <language>ha</language>
        <copyright>2026 - VOA</copyright>   
        <ttl>60</ttl>        
        <lastBuildDate>Sat, 09 May 2026 14:08:53 +0100</lastBuildDate> 
        <generator>Pangea CMS – VOA</generator>        
        <atom:link href="https://www.voahausa.com/api/zvkoqol-vomx-tpeupmqp" rel="self" type="application/rss+xml" />
    		<item>
            <title>TASKAR VOA: Wasu hanyoyin da Amurka za ta amfana daga matakan haraji, da hana bakin haure shigowa, da kuma batun rage ma’aikatan gwamnati</title>
            <description>Mataimakin shugaban kasa JD Vance ya kare matakin Trump na dakatar da taimakon soji da kasar ke ba Ukraine a yakin ta da Rasha, amma ya ce hakan ba ya na nufin Amurka na goyon bayan Rasha ba ne, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-wasu-hanyoyin-da-amurka-za-ta-amfana-daga-matakan-haraji-da-hana-bakin-haure-shigowa-da-kuma-batun-rage-ma-aikatan-gwamnati/8005207.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-wasu-hanyoyin-da-amurka-za-ta-amfana-daga-matakan-haraji-da-hana-bakin-haure-shigowa-da-kuma-batun-rage-ma-aikatan-gwamnati/8005207.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 10 Mar 2025 15:45:09 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Murtala Sanyinna, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/1fea108e-83d2-45c9-300e-08dd5c897904_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Gwamnatin Najeriya ta bullo da shirin Earn From Soil don mayar da kasar hedkwatar fitar da kayan abinci zuwa kasashen duniya</title>
            <description>Halin da manoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki 
  bayan &apos;yan Boko Haram sun kashe kinamin hamsin; Kasuwar Birnin Gwari na jihar Kaduna ta fara samun saukin matsalar &apos;yan bindiga; Hauhawar farashin kayan abinci ta sa mutane da dama a Nijar ba sa iya sayen kayan abinci da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-gwamnatin-najeriya-ta-bullo-da-shirin-earn-from-soil-don-mayar-da-kasar-hedkwatar-fitar-da-kayan-abinci-zuwa-kasashen-duniya/7995309.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-gwamnatin-najeriya-ta-bullo-da-shirin-earn-from-soil-don-mayar-da-kasar-hedkwatar-fitar-da-kayan-abinci-zuwa-kasashen-duniya/7995309.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 03 Mar 2025 17:25:36 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Murtala Sanyinna, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/a6b86528-2e6a-4eb8-eea7-08dd4a81f35f_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Hadari da fashewar tankokin jigilar man fetur a Najeriya ya yi sanadin mutuwar mutane da dama da asarar dukiya ta kudi mai yawa</title>
            <description>A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla hudu a fadin kasar, lamarin da ya haifar da mututwar mutane fiye da 200 jumulla, da wasu rahotanni </description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-hadari-da-fashewar-tankokin-jigilar-man-fetur-a-najeriya-ya-yi-sanadin-mutuwar-mutane-da-dama-da-asarar-dukiya-ta-kudi-mai-yawa/7966746.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-hadari-da-fashewar-tankokin-jigilar-man-fetur-a-najeriya-ya-yi-sanadin-mutuwar-mutane-da-dama-da-asarar-dukiya-ta-kudi-mai-yawa/7966746.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 08 Feb 2025 04:47:36 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Murtala Sanyinna, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Maryam Dauda, Hafiz Baballe, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/6caa7f5b-49de-425f-b43b-a4b3c04e420f_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: A ranar farko Shugaba Trump ya sanya hannu kan wasu takardun umurni-Executive Orders, ya warware matakai 78 na gwamnatin Biden</title>
            <description>Batun aure tsakanin masu jinsi iri daya, kawo karshen ba da shaidar kasa ga jariran da iyayensu ba ‘yan kasa ba, da kuma tasa keyar bakin haure fita daga Amurka ya janyo ce-ce-ku-ce daga
kungiyoyi da yarjejeniyoyi na kasa da kasa, wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-a-ranar-farko-shugaba-trump-ya-sanya-hannu-kan-wasu-takardun-umurni-executive-orders-ya-warware-matakai-78-na-gwamnatin-biden/7949063.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-a-ranar-farko-shugaba-trump-ya-sanya-hannu-kan-wasu-takardun-umurni-executive-orders-ya-warware-matakai-78-na-gwamnatin-biden/7949063.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 25 Jan 2025 00:35:22 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Sarfilu Gumel, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/d8a18440-5267-49dc-8f9f-155ccb7fbed9_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: An kammala dukkan shirye-shiryen bikin rantsar da Donald Trump a matsayin sabon shugaban Amurka a ranar Litinin 20, Janairu</title>
            <description>Shugaban Amurka Joe Biden ya nuna bukatar Amurka ta ci gaba da aiwatar da manufofin na sa saboda tasirinsu, sai dai Donald Trump, ya sha alwashin sauya alkibla; Muhimmancin ranar 20, Janairu da ake rantsar da shugaban kasa a Amurka; Bukatun Amurkawa, da wasu rahotanni </description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-an-kammala-dukkan-shirye-shiryen-bikin-rantsar-da-donald-trump-a-matsayin-sabon-shugaban-amurka-a-ranar-litinin-20-janairu/7940656.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-an-kammala-dukkan-shirye-shiryen-bikin-rantsar-da-donald-trump-a-matsayin-sabon-shugaban-amurka-a-ranar-litinin-20-janairu/7940656.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 18 Jan 2025 02:29:43 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/9eb4a816-6b8a-4eef-851c-8f87ed6d3738_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Karuwar yada bayanan karya yana kawo cikas ga zaman lafiya da dimokradiyyar kasashen Afirka - Cibiyar Nazarin Dabaru ta Afirka</title>
            <description>Cibiyar Nazarin Dabaru ta Afirka ta ce yadda ake yada labaran karya da gangan ko cikin kuskure a Afirka, ya ninka kusan sau hudu tun daga shekarar 2022, lamarin da ke kawo tarnaki ga zaman lafiya da dimokradiyyar wasu kasashe da muka duba: Kamaru, Congo, Mozambique, Malawi da Ghana.</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-karuwar-yada-bayanan-karya-yana-kawo-cikas-ga-zaman-lafiya-da-dimokradiyyar-kasashen-afirka---cibiyar-nazarin-dabaru-ta-afirka/7932463.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-karuwar-yada-bayanan-karya-yana-kawo-cikas-ga-zaman-lafiya-da-dimokradiyyar-kasashen-afirka---cibiyar-nazarin-dabaru-ta-afirka/7932463.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 11 Jan 2025 00:57:27 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Aisha Mu&apos;azu, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/08f465a5-e515-4c4b-b5b2-c464570fd99d_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Ci gaba da waiwayen rahotannin 2024; Wani matashi mai kera kananan jirage marasa matuka da suke feshin maganin kwari a gonaki</title>
            <description>Kudurorin wasu &apos;yan Najeriya da Nijar na sabuwar shekara don samun nasara a rayuwarsu; Wani &apos;dan sanda a Kenya ya bullo da wata dabara ta daban ta yaki da masu aikata laifuka; Yadda ‘yan ta’adda ke amfani da kayan fasaha wajen yin aika-aikarsu, da wasu muhimman rahotannin 2024</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-ci-gaba-da-waiwayen-rahotannin-2024-wani-matashi-mai-kera-kananan-jirage-marasa-matuka-da-suke-feshin-maganin-kwari-a-gonaki/7923357.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-ci-gaba-da-waiwayen-rahotannin-2024-wani-matashi-mai-kera-kananan-jirage-marasa-matuka-da-suke-feshin-maganin-kwari-a-gonaki/7923357.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 04 Jan 2025 01:23:55 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/9d5e6993-5bec-4d79-b64d-93d31cff73af_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Yadda bana a Najeriya da Nijar aka gudanar da bukukuwan krisimeti cikin matsanancin yanayin tattalin arziki da tsadar rayuwa</title>
            <description>Waiwayen wasu daga cikin muhimman rahotannin da muka gabatar a cikin wannan shekarar mai karewa, kamar rahoton wani injiniya dake da burin samar da wata hanya ta kera motoci a Najeriya, da wasu rahotannin</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yadda-bana-a-najeriya-da-nijar-aka-gudanar-da-bukukuwan-krisimeti-cikin-matsanancin-yanayin-tattalin-arziki-da-tsadar-rayuwa/7915897.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yadda-bana-a-najeriya-da-nijar-aka-gudanar-da-bukukuwan-krisimeti-cikin-matsanancin-yanayin-tattalin-arziki-da-tsadar-rayuwa/7915897.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 27 Dec 2024 16:14:41 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/08a2f688-262e-4a6a-a3e7-4e3bf151869a_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASAKR VOA: Amnesty International Ta Zargi Isra&apos;ila Da Aikata Kisan Kiyashi A Gaza</title>
            <description>A jihar Kano a Najeriya ana zargin wasu ‘yan uwan mai jinya da cin zarafin wata ma&apos;aikaciya dauke da juna biyu; Zababben Shugaban Amurka Donald Trump ya wallafa wasu sakonni a kafafen sada zumunta inda ya yi barazanar kara kudaden haraji akan kasashen Canada, China da Mexico, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/tasakr-voa-kungiyar-amnesty-international-ta-zargi-isra-ila-da-aikata-kisan-kiyashi-a-gaza/7899224.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/tasakr-voa-kungiyar-amnesty-international-ta-zargi-isra-ila-da-aikata-kisan-kiyashi-a-gaza/7899224.html</guid>            
            <pubDate>Tue, 17 Dec 2024 20:54:30 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Grace Oyenubi, Mahmud Lalo, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/a71239aa-e413-419f-94a1-7897b82f34c1_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Shirye-Shiryen Gudanar Da Babban Zaben Shugaban Kasar Ghana Na 2024</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-shirye-shiryen-gudanar-da-babban-zaben-shugaban-kasar-ghana-na-2024/7889997.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-shirye-shiryen-gudanar-da-babban-zaben-shugaban-kasar-ghana-na-2024/7889997.html</guid>            
            <pubDate>Fri, 06 Dec 2024 20:41:22 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/83fbc434-21c1-40dd-ab9c-1ee21f2d4a05_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA:  Yayinda ake ci gaba da gudanar da tsari cikin tsanaki na mika mulkin gwamnatin Amurka, masana na ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu</title>
            <description>Shugaba Joe Biden ya yi marhabin da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra&apos;ila da kungiyar Hezbullah, sai dai ana ci gaba da fafatawa a Gaza; Yayin da al&apos;ummar Ghana ke shirin zaben shugaban kasa 7 ga watan Disamba, rundunar &apos;yan sandan kasar ta jaddada aniyar tabbatar da tsaro, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yayinda-ake-ci-gaba-da-gudanar-da-tsari-cikin-tsanaki-na-mika-mulkin-gwamnatin-amurka-masana-na-ci-gaba-da-bayyana-ra-ayoyinsu/7881847.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yayinda-ake-ci-gaba-da-gudanar-da-tsari-cikin-tsanaki-na-mika-mulkin-gwamnatin-amurka-masana-na-ci-gaba-da-bayyana-ra-ayoyinsu/7881847.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 30 Nov 2024 04:08:32 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Murtala Sanyinna, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/2bd46a25-51f6-44c2-8ee5-8196e6aaa4a7_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASAR VOA: Bayan wani harin mayakan Boko Haram Shugaban Chadi Mahamat Idriss Deby ya jagoranci yakin fatattakar mayakan kungiyar daga yankin</title>
            <description>Zababben shugaban Amurka Donald Trump ya nuna burinsa na cika alkawura ga shugabannin kasashe na gaggauta kawo karshen tashe-tashen hankali a Gabas ta Tsakiya da Ukraine; Ministan abinci da noma a Ghana ya kaddamar da wani sabon shirin karfafawa manoma gwiwa don bunkasa noma, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/tasar-voa-bayan-wani-harin-mayakan-boko-haram-shugaban-chadi-mahamat-idriss-deby-ya-jagoranci-yakin-fatattakar-mayakan-kungiyar-daga-yankin/7873517.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/tasar-voa-bayan-wani-harin-mayakan-boko-haram-shugaban-chadi-mahamat-idriss-deby-ya-jagoranci-yakin-fatattakar-mayakan-kungiyar-daga-yankin/7873517.html</guid>            
            <pubDate>Sun, 24 Nov 2024 08:12:39 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Murtala Sanyinna, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/f5b01d76-fd88-4fae-aedc-b6a613d7d285_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Tabarbarewar Wutar Lantarki A Najeriya</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-tabarbarewar-wutar-lantarki-a-najeriya/7866220.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-tabarbarewar-wutar-lantarki-a-najeriya/7866220.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 16 Nov 2024 15:57:39 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/aa647fcc-bdcd-4aa1-91c0-4b59b6818204_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Donald Trump Ya Lashe Zaben Amurka Da Kuri’un Wakilai Fiye Da 270</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-donald-trump-ya-lashe-zaben-amurka-da-kuri-un-wakilai-fiye-da-270/7862237.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-donald-trump-ya-lashe-zaben-amurka-da-kuri-un-wakilai-fiye-da-270/7862237.html</guid>            
            <pubDate>Wed, 13 Nov 2024 15:00:24 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/d246a6e4-b56e-4944-8c8f-68d49fafa85d_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Yadda zaben bana ya kasance mai zafi tsakanin &apos;yan takarar shugaban kasa da taron karshe kafin ranar zabe ta 5 ga watan Nuwamba</title>
            <description>Ko su wanene &apos;yan takarar shugaban kasar Amurka a takaice; Manufofin &apos;yan takarar biyu akan hulda da duniya da rikicin Gabas; Yadda manufofin &apos;yan takarar ya banbanta; Karin haske daga masana akan zaben Amurka; Sakonnin wasu daga kasashen Afirka zuwa shugaban da za a zaba, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yadda-zaben-bana-ya-kasance-mai-zafi-tsakanin-yan-takarar-shugaban-kasa-da-taron-karshe-kafin-ranar-zabe-ta-5-ga-watan-nuwamba/7847932.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-yadda-zaben-bana-ya-kasance-mai-zafi-tsakanin-yan-takarar-shugaban-kasa-da-taron-karshe-kafin-ranar-zabe-ta-5-ga-watan-nuwamba/7847932.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 02 Nov 2024 04:35:23 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Zahra’u Fagge, Murtala Sanyinna, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/96b0d5d4-3d91-45fd-a2bf-a01e0348b46f_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Lokaci Ya Yi A Mayar Da Nijar Tafarkin Dimukradiya</title>
            <description>A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, watanni goma sha biyar kenan da yin juyin mulki a Nijar, amma babu alamun sojojin dake mulki yanzu suna shirin mayar da kasar tafarkin dimukradiya. Wasu kungiyoyin farar hula suna gani lokaci ya yi da yakamata sojojin su canja tunani.


</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-lokaci-ya-yi-a-mayar-da-nijar-tafarkin-dimukradiya/7840706.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-lokaci-ya-yi-a-mayar-da-nijar-tafarkin-dimukradiya/7840706.html</guid>            
            <pubDate>Sun, 27 Oct 2024 08:10:04 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/326d254f-c885-4f91-a202-1fc97af02d85_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: An Gudanar Da Gangamin Ikon Ido Ga Masu Fama Da Yanar Ido A Nijar</title>
            <description>
A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, jami’an lafiya a jamhoriar Nijar sun gudanar da wani gangamin ikon ido ga masu fama da yanar ido, a daidai lokacin da jami&apos;ai suka ce akwai sama da mutane dari uku masu fama da lalurar makanta a fadin kasar.
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-an-gudanar-da-gangamin-ikon-ido-ga-masu-fama-da-yanar-ido-a-nijar/7828720.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-an-gudanar-da-gangamin-ikon-ido-ga-masu-fama-da-yanar-ido-a-nijar/7828720.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 19 Oct 2024 19:11:23 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/05b3f2f5-1278-4c9a-8191-9c249263d1f5_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Najeriya Na Fuskantar Matsalar Karancin Masu Ba Da Tallafin Jini
</title>
            <description>
A cikin shirin Taskar VOA na wannan mako, Najeriya ta fara wani shiri na bayar da gudummawar jini a fadin kasar, yayinda kasar ke fama da matsalar karancin jini.
 

Muryar Amurka ta ziyarci Cibiyar Kiwon Lafiya ta HopeXchange a Kumasin Ghana, inda Gwamnatin Amurka ta kashe dala miliyan 3.5.
</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-najeriya-na-fuskantar-matsalar-karancin-masu-ba-da-tallafin-jini-/7820008.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-najeriya-na-fuskantar-matsalar-karancin-masu-ba-da-tallafin-jini-/7820008.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 12 Oct 2024 14:00:10 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/09eebc9a-eb2c-420f-b479-35f436281852_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Bikin Ranar Samun &apos;Yancin Kan Najeriya Karo Na 64</title>
            <description>
A makon nan Najeriya ta yi bikin cika shekara 64 da samun ‘yan cin kai. A jawabinsa shugaban Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne daidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-bikin-ranar-samun-yancin-kan-najeriya-karo-na-64/7811761.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-bikin-ranar-samun-yancin-kan-najeriya-karo-na-64/7811761.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 05 Oct 2024 21:34:59 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/6383deb5-a2fd-4ded-ab3a-ed5da9a3b09a_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>TASKAR VOA: Shugabannin kasashen duniya sun taru a wannan makon domin babban taron MDD karo na 79, don gabatar da jawabai game da bukatunsu</title>
            <description>Najeriya ta yi kira ga MDD da ta bayar da fifiko ga neman yafewa kasashe masu tasowa basussuka ta kuma bukaci a ba ta kujera ta dindindin a kwamitin tsaro na Majalisar; Mutanen da ambaliya ta lalatawa gidaje a Maiduguri suna zargin hukumomi da tashisu daga gine-ginen gwamnati, da wasu rahotanni</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-shugabannin-kasashen-duniya-sun-taru-a-wannan-makon-domin-babban-taron-mdd-karo-na-79-don-gabatar-da-jawabai-game-da-bukatunsu/7802063.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/taskar-voa-shugabannin-kasashen-duniya-sun-taru-a-wannan-makon-domin-babban-taron-mdd-karo-na-79-don-gabatar-da-jawabai-game-da-bukatunsu/7802063.html</guid>            
            <pubDate>Sat, 28 Sep 2024 13:40:50 +0100</pubDate>
            <category>Taskar VOA</category><author> voadigital@voanews.com (Aisha Mu&apos;azu, Haruna Shehu, Grace Oyenubi, Murtala Sanyinna, Ibrahim Garba, Binta S. Yero)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/4238e223-f23a-4ad9-ae08-cf7af261563e_tv_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        </channel></rss>