<?xml version="1.0" encoding="UTF-8"?><rss version="2.0" xmlns:atom="http://www.w3.org/2005/Atom">     
    <channel>      
        <title>Ciki da Gaskiya - Voice of America</title>     
        <link>https://www.voahausa.com/z/3789</link>
        <description>Yayin da jami’ai da wasu wadanda aka damka wa alhakin kula da dukiyar kasa ke wawushewa su na sanyawa a aljihunsu; ‘yan damfara ke kirkiro sabbin hanyoyin raba jama’a da dukiyoyinsu; a ina talaka zai sanya kansa ne?</description>
        <image>
            <url>https://www.voahausa.com/Content/responsive/VOA/ha-Latn-NG/img/logo.png</url>
            <title>Ciki da Gaskiya - Voice of America</title>
            <link>https://www.voahausa.com/z/3789</link>
        </image>
        <language>ha</language>
        <copyright>2026 - VOA</copyright>   
        <ttl>60</ttl>        
        <lastBuildDate>Sat, 09 May 2026 14:05:15 +0100</lastBuildDate> 
        <generator>Pangea CMS – VOA</generator>        
        <atom:link href="https://www.voahausa.com/api/zy_btl-vomx-tpetbqqq" rel="self" type="application/rss+xml" />
    		<item>
            <title>CIKI DA GASKIYA: Ana Zargin &apos;Yan Sa-Kai Da Hannu A Kisan Wani Bawan Allah A Katsina, Kashi Na 2 - Fabrairu 25, 2023</title>
            <description>washington dc — Shirin CIKI DA GASKIYA na wannan makon ya cigaba ne kan batun kisan gillar da aka yi wa wani bawan Allah a jihar Katsina, ana zargin &apos;yan sa-kai na da hannu a aukuwar lamarin.


Saurari shirin Sarfilu Hashim:




 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-ana-zargin-yan-sa-kai-da-hannu-a-kisan-wani-bawan-allah-a-katsina-kashi-na-2---fabrairu-25-2023/7502462.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-ana-zargin-yan-sa-kai-da-hannu-a-kisan-wani-bawan-allah-a-katsina-kashi-na-2---fabrairu-25-2023/7502462.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 26 Feb 2024 04:54:08 +0100</pubDate>
            <category>Ciki da Gaskiya</category><author> voadigital@voanews.com (Hadiza Kyari)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/41a4435b-4d4a-4488-b4fa-53a8bd66d0ff_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>CIKI DA GASKIYA</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/7493116.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/7493116.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 19 Feb 2024 04:58:59 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><category>Ciki da Gaskiya</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>CIKI DA GASKIYA: An Daure Matasa Ba Tare Da Sanin Wanda Ya Yi Kararsu Ba A Jihar Yobe, Kashi Na Biyu - Satumba 04, 2023</title>
            <description>washington, dc — A wannan makon ma shirin ciki da gaskiya na jihar Yobe a Najeriya, inda wani matashi da ake kira Kwamared Bello Jana, ya ce an tsare su a gidan yari suna jiran shari’a lokaci mai tsawo, ba tare da sanin wanda ya shigar da kararsu ba.


Matashin wanda ya ke neman ya nunawa duniya an take masa ‘yanci, ya ce gabanin kama shi ya shirya wata zanga-zanga kan neman a gyara lamaran ilimi ta hanyar gyara ginin makarantu, bayan da gwamnan jihar Yobe ya ayyana dokar ta baci a sashen...</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-daure-matasa-ba-tare-da-sanin-wanda-ya-yi-kararsu-ba-a-jihar-yobe-kashi-na-biyu---satumba-04-2023/7252802.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-daure-matasa-ba-tare-da-sanin-wanda-ya-yi-kararsu-ba-a-jihar-yobe-kashi-na-biyu---satumba-04-2023/7252802.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 04 Sep 2023 02:29:21 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><category>Ciki da Gaskiya</category><author> voadigital@voanews.com (Sarfilu Gumel)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/9c163005-4831-4ab4-a4de-c4b31f877096_cx0_cy12_cw0_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>CIKI DA GASKIYA</title>
            <description></description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/7252649.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/7252649.html</guid>            
            <pubDate>Sun, 03 Sep 2023 18:39:28 +0100</pubDate>
            <category>Shirye-shirye</category><category>Ciki da Gaskiya</category><enclosure url="https://gdb.voanews.com/660faa9c-69ef-4e50-b028-e5288b0c18bf_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>CIKI DA GASKIYA: Kwamitin Gudaji Kazaure Ya Zargi Bankin CBN Da Rufa-Rufa, Disamba 12, 2022</title>
            <description>A wannan makon shirin Ciki Da Gaskiya ya duba ikirari ko zargin wani kwamiti na mutane bakwai da ya ce shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ne ya nada, inda dan majalisar wakilai Muhammad Gudaji Kazaure ya nuna takarda mai dauke da sa hannun shugaba Buhari, da ta ba su hurumin bankado rashin gaskiya a kan wasu kudaden shigar Najeriya. 


Saurari cikakken shirin cikin sauti: 




 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/6872743.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/6872743.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 12 Dec 2022 17:09:36 +0100</pubDate>
            <category>Ciki da Gaskiya</category><author> voadigital@voanews.com (Sarfilu Gumel)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/41a4435b-4d4a-4488-b4fa-53a8bd66d0ff_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>Ciki Da Gaskiya: An Zargi Hukumar Kwastam ta Najeriya Da Rufa-rufa a Gwanjan Motoci – Kashi Na Biyu</title>
            <description>Washington, DC — Kungiyar masu gwanjan kaya ta Najeriya ta zargi hukumar yaki da fasa kwabri wato kwastam da rufa-rufa a lamuran gwanjan kayan da ta kwace musamman motoci.


Sai dai hukumar Kwastam ta bakin kakakinta ta musamta yin ba daidai ba a harkokin fansar da gwanjan kaya.


Saurari shirin cikin sauti:




 

</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-zargi-hukumar-kwastam-ta-najeriya-da-rufa-rufa-a-gwanjan-motoci-kashi-na-biyu/6852712.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-zargi-hukumar-kwastam-ta-najeriya-da-rufa-rufa-a-gwanjan-motoci-kashi-na-biyu/6852712.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 28 Nov 2022 05:22:59 +0100</pubDate>
            <category>Ciki da Gaskiya</category><author> voadigital@voanews.com (Sarfilu Gumel, Hanifa Isa)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/41a4435b-4d4a-4488-b4fa-53a8bd66d0ff_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        <item>
            <title>Ciki Da Gaskiya: An Zargi Hukumar Kwastam ta Najeriya Da Rufa-rufa a Gwanjan Motoci – Kashi Na Biyu, Nuwamba 21, 2022</title>
            <description>Sai dai hukumar Kwastam ta bakin kakakinta ta musanta yin ba daidaiba a harkokin fansar da gwanjan kaya.</description>
            <link>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-zargi-hukumar-kwastam-ta-najeriya-da-rufa-rufa-a-gwanjan-motoci-kashi-na-biyu-nuwamba-21-2022/6843189.html</link> 
            <guid>https://www.voahausa.com/a/ciki-da-gaskiya-an-zargi-hukumar-kwastam-ta-najeriya-da-rufa-rufa-a-gwanjan-motoci-kashi-na-biyu-nuwamba-21-2022/6843189.html</guid>            
            <pubDate>Mon, 21 Nov 2022 03:26:08 +0100</pubDate>
            <category>Ciki da Gaskiya</category><author> voadigital@voanews.com (Sarfilu Gumel)</author><enclosure url="https://gdb.voanews.com/e8ab60c3-22f1-4797-964c-d15c49b2f915_w800_h450.jpg" length="0" type="image/jpeg"/>
        </item>		
        </channel></rss>