AFCON 2017
Gasar Cin Kofin Afirka Ta 2017
Gasar Cin Kofin Afirka ta 2017 da za a yi a kasar Gabon, ita ce ta 31 tun da aka fara wannan gasa tsakanin kasashen Afirka. Gasar, wadda ake kira AFCON a takaice, Hukumar Kwallon kafa ta Afirka ce ke shiryawa don kungiyoyin kwallon kafa na maza na Afirka. Gasar ta 2017 ta hada da kungiyoyi daga kasashen Gabon, Guinea-Bissau, Aljeriya, Zimbabwe, Cote D'Ivoire, Togo, Burkina Faso, Kamaru, Tunisiya, Senegal, Kwango-Kinshasa, Mali, Ghana, Misara, Uganda da kuma Morocco.
GROUP A
Rank | Country | Pts |
---|---|---|
1 | Gabon | 1 |
2 | Burkina Faso | 1 |
3 | Cameroon | 1 |
4 | Guinea-Bissau | 1 |
GROUP B
Rank | Country | Pts |
---|---|---|
1 | Senegal | 3 |
2 | Algeria | 1 |
3 | Zimbabwe | 1 |
4 | Tunisia | 0 |
GROUP C
Rank | Country | Pts |
---|---|---|
1 | DRC | 3 |
2 | Ivory Coast | 1 |
3 | Togo | 1 |
4 | Marocco | 0 |
GROUP D
Rank | Country | Pts |
---|---|---|
1 | Ghana | 3 |
2 | Mali | 1 |
3 | Egypt | 1 |
4 | Uganda | 0 |