'Yan Majalisun da aka zaba a kasar Venezuela domin gyara ga kundin tsarin mulkin kasar sun fara aiki, duk kuwa da korafin da ake kan zaben na su.
Ana zargin Prime Ministan Isira'ila da laifin hannu a wasu laifuffukan da suka danganci cin hanci da zamba
Amurka ta yi Allah wadai da matakan gwamnatin kama-karyar kasar Venezuela, bayan kame wasu shugabannin hamayyar kasar biyu.
An kafa dokar hana Amurkawa bulaguro zuwa kasar Koriya ta Arewa, domin kare su daga fadawa hannu da dauresu ba tare da sun aikata laifi ba.
Babban jakadan Amurka, sakataren harkokin wajen kasar Rex Tillerson yana aikawa Koriya ta Arewa, sakonnin cewa "Amurka ba makiyar ta ba ne.
Shahid Khaqan Abbasi, wanda aka nada sabon Firamista, ya dade yana zaman Hadimin tsohon Firayin MInistan Pakistan Nawaz Sharif.
Mataimakin shugaban Amurka Mike Pence ya ce dole ne Rasha ta canza Idan tana So a dage mata takunkumin da aka sanya ma ta.
A saboda abinda ta kira haramtaccen zaben sabuwar Majalisar da aka yi a kasar Venezuela, Amirka ta azawa shugaban kasar takunkunmi
Domin Kari