Sabon tsokaci daga Pyongyang ya kara jefa shakku kan tattaunawar makaman nukiliya
Johnson ya yi alkawarin hada kan al’ummar kasar yayin da ya ke murnar sakamakon kuri’ar da aka kada na Jam'iyyar Conservative.
Birtaniya na shirin daukan matakin kan Iran saboda kwace mata jirgin dakon manta da ta yi a Mashigin Hormuz.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce halin da ake ciki a Siriya na dada kazancewa, kuma miliyoyin mutane na ci gaba da fama da karancin kayan jinkai a fadin kasar.
Ana sa ran jam'iyyar sabon shugaban kasar ta taka rawar gani a wannan zabi, inda akasin hakan zai tilasta mata kafa gwamnatin hadaka.
Hukumomin tsaron ruwan Iran sun ba da umurnin a kama jirgin ruwan na Birtaniya mai suna Stena Impero, saboda a cewarsu, “bai bi ka’idojin safara akan tekun ba.”
Adadin ‘yan jarida da aka kashe a kan aikinsu a shekarar 2018, ya ninka abin da aka gani a shekarar 2017 a cewar wata kungiya mai zaman kanta a nan Amurka ta Committee to Protect Journalists.
Hukumomin Pakistan sun ce an kama Hafiz Saeed a yau Laraba a mahaifarsa da ke Lardin Punjab a kusa da wani gari da ake kira Gujranwala.
Domin Kari