Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An dauki matakai na hana yadon Murran Tsuntsaye a Kaduna


Likitocin dabbobi a Jahar Kaduna a Najeriya sun fara daukar matakan hana yadon cutar murrar tsuntsaye. Wakilin Muryar Amirka Ibrahim Ka'almasi Garba ya aiko mana wannan rahoto daga kaduna.
XS
SM
MD
LG