Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A Na Cigaba Da Fuskantar Matsaloli A Makarantun Nijar


Yusuf Aliyu Harande
Yusuf Aliyu Harande

Makarantu a fadin jamhuriyar Nijar na fuskantar kalubale masu dumbin yawa. Mahukunta kuwa na kyautata zaton shawo kan matsalar nan da dan wani lokacin.

please wait

No media source currently available

0:00 0:08:11 0:00


  • 16x9 Image

    Yusuf Harande

    Yusuf Aliyu Harande, dan jarida da ke aiki da Sashen Hausa na Muryar Amurka (VOA). Yana da kwarewa a fannoni da dama, da suka hada da shafukan yanar gizo, talabijin, bincike, rubutu da hotuna. Dan asalin kauyen Hiliya ne daga karamar Hukumar Tambuwar a jihar Sakkwato.

XS
SM
MD
LG