Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR DAN ADAM: Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Wata Doka Ta Bada Lamunin Ilimi Ga ‘Yan Najeriya - Yuni 19, 2023


Babangida Jibril
Babangida Jibril

Kudirin ba da lamuni na dalibai da shugaban Najeriya ya sanya wa hannu ya zama wata manufa mai cin karo da juna da sabuwar gwamnati ta dauka.

Wakilayarmua Madina Dauda ta yi cikakken rahoto a kansa a shirin na wannan makon.

Saurari shirin:

ILIMI GARKUWA LOAN F.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:12 0:00

XS
SM
MD
LG