Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Koma Bayan Tsaro A Arewacin Najeriya Ya Sa Rufe Makarantu


Yusuf Aliyu Harande
Yusuf Aliyu Harande

Tabarbarewar tsaro a jihohin Arewacin Najeriya, na zama babban kalubale ga fannin tsaro. Wanda ya kaiga mahukunta a jihohin bada umurnin rufe makarantu a matakai daban-daban. Jihar Adamawa ita ma ta bi sahu. Shin ko me hakan zai haifar? Abun da shirin namu na wannan makon ya kunsa ke nan.

Koma Bayan Tsaro A Arewacin Najeriya Ya Sa Rufe Makarantu
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:24 0:00


  • 16x9 Image

    Yusuf Harande

    Yusuf Aliyu Harande, dan jarida da ke aiki da Sashen Hausa na Muryar Amurka (VOA). Yana da kwarewa a fannoni da dama, da suka hada da shafukan yanar gizo, talabijin, bincike, rubutu da hotuna. Dan asalin kauyen Hiliya ne daga karamar Hukumar Tambuwar a jihar Sakkwato.

XS
SM
MD
LG