Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya da Argentina Sun Sake Kasancewa Cikin Rukuni Daya a Gasar Cin Kofin Duniya Na Shekarar 2014

Hukumar Kwallon Kafa Ta Duniya ko FIFA a takaice ta yi bikin sanarda jadawalin wasan cin kofin duniya na shekarar 2014 a garin Costa do Sauipe a Brazil ranar 6 ga watan Disambar 2013.

Jadawalin ne ya bayyana kungiyoyin da zasu kara da juna a gasar kwallon kafa na bazara mai zuwa. Argentina da Najeriya suna rukuni daya na F kamar yadda aka hadasu a wasan da aka yi a Korea da Japan a shekarar 2002 da kuma Afirka Ta Kudu a shekarar 2010. Dama akan sa wadanda suka saba gasa da juna su biyu tare da sabbin zuwa biyu kamar Bosnia da Herzegovina da Iran.

Domin Kari

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG