Gwamnatin Nijar Na Bukatar Dala Milliyan 271 Don Gudanar Da Ayyukan Jin Kai
Gwamnatin Nijar ta bayyana cewa, tana bukatar kudadan da suka kai dala Milliyan 271, domin gudanar da ayyukan jin kai a yankunan da suka fuskanci matsaloli daban-daban kamar ambaliyar ruwa da karancin abinci da matsalar Tamowa da ta annoba da kuma matsalar da ta shafi 'yan gudun hijira.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 21, 2024
DARDUMAR VOA: Yadda Aka Tuna Da Matan Chibok A Legas