Lahadi, Mayu 19, 2013 Karfe 15:11

Sauran Duniya

An Kashe Jakadan Amurka A Kasar Libya

An kashe jakada Chris Stevens tare da wasu jami'an jakadanci uku a farmakin da aka kai kan karamin ofishin jakadancin Amurka dake birnin Benghazi

Wani dan zanga-zanga a kofar karamin ofishin jakadancin Amurka dake cin wuta a Benghazi a kasar LibyaWani dan zanga-zanga a kofar karamin ofishin jakadancin Amurka dake cin wuta a Benghazi a kasar Libya
x
Wani dan zanga-zanga a kofar karamin ofishin jakadancin Amurka dake cin wuta a Benghazi a kasar Libya
Wani dan zanga-zanga a kofar karamin ofishin jakadancin Amurka dake cin wuta a Benghazi a kasar Libya
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Yadda Ake Son Gani
Sharhi/Ra'ayi
     
by: Abubakar lawal zube Daga: Kastina Nijeriya
13.09.2012 06:29
Barkan ku da war haka duk da cewa daukar doka a hannu bata dace ba saboda wannan jakada ne kuma a dokar musulunci ba'a ka she jakada. A lokaci guda ba zamu boye bakin ciki da damuwa a kan abinda aka yi mana a wannan kasa kuma muna sauraron abinda mahunkuntanta zasu ce

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--