Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA 60 Afrika - Mayu 20, 2013


VOA 60 Afrika - Mayu 20, 2013
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:10 0:00

Wani kakakin rundunar Sojin Najeriya yace 'ya'yan kungiyar nan da ake kira Boko Haram na arcewa bayan hare-haren da dakarun gwamnati suka kai musu a sansanoninsu dake arewa maso gabashin Najeriya. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.

XS
SM
MD
LG