Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: ‘Yar takarar Neman Shugabancin Faransa Le Pen Ta Ziyarci Chadi


VOA60 AFIRKA: ‘Yar takarar Neman Shugabancin Faransa Le Pen Ta Ziyarci Chadi
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

‘Yar takarar shugaban kasar Faransa mai tsatsauran ra’ayin mazan jiya, Marine Le Pen ta ziyarci dakarun kasar ta Faransa dake Chadi inda ta bayyana cewa za ta maida hankali kan nahiyar Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG