Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: An Fara Koyar Da Harshen Rashanci A Makarantun Nijar


TASKAR VOA: An Fara Koyar Da Harshen Rashanci A Makarantun Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:20 0:00

Bayan kawancen soji dake tsakanin kasashen biyu, a yanzu haka kasar ta Rasha ta bullo da wani sabon tsari na koyar da harshen kasarta a makaratun Nijar. Yayin da wasu ‘yan Nijar ke alfahari da shirin, wasu kuwa jan hankalin hukumomin kasar suke yi a game da matsalar da za a iya samu.

XS
SM
MD
LG