Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIKI DA GASKIYA: Dambarwa Tsakanin Wasu Ma’aurata 'Yan Uwan Juna, Janairu 08, 2024


Sarfilu Hashiim Gumel
Sarfilu Hashiim Gumel

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin na wannan makon wata mata mai suna Hadiza Ladan da ke aure a Keffi jihar Nasarawa, ta tunkari shirin Ciki Da Gaskiya don bukatar gudanar da bincike da zai kai ga rabata da mijin ta don ta ce ta na da yakinin ba alheri a zaman.

Saurari cikakken shirin da Sarfilu Hashim Gumel ya gabatar:

Ciki Da Gaskiya: Dambarwa Tsakanin Wasu Ma’aurata Yan Uwan Juna – 11’16”.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:16 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG