Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Cutar Kolera ta Abkawa Nigeria da Kamaru


Cutar Kolera ta Abkawa Nigeria da Kamaru
Cutar Kolera ta Abkawa Nigeria da Kamaru

Cutar kolera ta hallaka mutane da dama, ta kuma kama da yawa a kasashen Nigeria da Kamaru.

Cutar Kolera ta abkawa Nigeria da Kamaru kuma tayi barna a cikinsu don kuwa ta hallaka mutane 200 a Kamaru, 40 a Nigeria. A jiya ne wani kusar na gwamnatin Nigeria yake fadar cewa akwai akalla mutane 1,200 da suka kamu da cutar a jihar Borno kadai dake Nigeria inda daga can ne ma abin ya samo asali. A arewancin Kamaru ma rahottani sun ce mutane kusan 2,300 suka kamu da cutar daga lokacinda ta fara bulla a farkon watan Mayu.

XS
SM
MD
LG