Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Ra'ayoyin Daliban Najeriya Masu Karatu A Nijar Kan Juyin Mulki, Agusta, 07, 2023


Babangida Jibril
Babangida Jibril

LEGOS, NIGERIA - A cikin shirin Ilimi na wannan makon, mun yi hira da dalibai da iyaye daliban Najeriya da ke Jamhuriyar Nijar, da suka makale a sassan biyu na kan iyakokin kasar bayan da aka rufe iyakokin kasa da na sararin samaniya sakamaon juyin mulkin da ya hambarar da Gwamnatin zababben Shugaban kasar Mohamed Bazoun.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Ra'ayoyin Daliban Najeriya Masu Karatu A Nijar Kan Juyin Mulki, Agusta, 07, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG