Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Soji Ta Nijar Yanzu Ta Amince Da Zaman Sulhu Tsakaninta Da ECOWAS - Sheikh Bala Lau


Gwamnatin Soji Ta Nijar Yanzu Ta Amince Da Zaman Sulhu Tsakaninta Da ECOWAS - Sheikh Bala Lau
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00

Da alamar wata kofa ta bude don tattaunawa tsakanin kungiyar ECOWAS da sojojin da su ka yi juyin mulki a janhuriyar Nijar da sauran masu ruwa da tsaki. Wannan ya biyo bayan ziyarar shiga tsakani da wasu manyan malaman Najeriya su ka kai.

XS
SM
MD
LG