Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Daruruwan 'yan Nijar a Yamai babban birnin kasar suka yi zanga-zangar adawa akan ci gaba da kasancewar sojojin Amurka a kasar


TASKAR VOA: Daruruwan 'yan Nijar a Yamai babban birnin kasar suka yi zanga-zangar adawa akan ci gaba da kasancewar sojojin Amurka a kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

Shekara goma bayan da mayakan Boko Haram a Najeriya suka sace ‘yan matan makarantar Chibok fiye da 270, har yanzu 82 ba su samu kubuta ba; Masu fafutukar kare muhalli da ‘yan cin 'dan Adam sun yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta dakatar da ayyukan kasuwancin Shell a Niger Delta, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG