Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Takara A Najeriya Har Kasashen Waje Suke Fita Domin Haduwa Da 'Yan Najeriya


'Yan Takara A Najeriya Har Kasashen Waje Suke Fita Domin Haduwa Da 'Yan Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:23 0:00

Wasu ‘yan takara, har kasashen waje suke fita domin haduwa da ‘yan Najeriya dake zaune a kasashen waje. A makon da ya gabata ne Peter Obi, wanda ke takara a jam’iyyar Labour ya je Amurka inda ya hadu da ‘yan Najeriya a wasu birane, ciki har da Washington DC.(An buga asali a ranar 9 ga Satumba, 2022)

XS
SM
MD
LG