Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Wasu Dalibai Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna, Maris 25, 2024


Babangida Jibril
Babangida Jibril

LEGOS, NIGERIA - A shirin Ilmi na wannan makon mun daga wasu dalibai da aka yi garkuwa da su a jihar Kaduna ta Arewacin Najeriya; sai kuma mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka kan ilimi da al'adu ya kai ziyara Najeriya domin tallafawa harkokin ilimi da al'adu tsakanin kasashen biyu.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Wasu Dalibai Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna, Maris 25, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:54 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG