Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Zaben 2023 a Najeriya: 'Yan Najeriya Mazauna Ghana


Zaben 2023 a Najeriya: 'Yan Najeriya Mazauna Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:32 0:00

A Ghana ma, akwai ‘yan Najeriya da dama dake gudanar da sana’o’i. A birnin Kumasi, wasu ‘yan Najeriyar da ba su iya komawa kasarsu yin zaben ba saboda matsalar tsaro da kuma karancin sabbin kudi, sun koka da yadda babu wani tsari da zai ba ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje damar yin zabe.

XS
SM
MD
LG