An Fara Gudanar Da Zabe Na 'Yan Majalisun Dokokin Tarayya A Najeriya
Masu zabe a mazabar Hotoron Arewa a Kano su na jiran a tantance su kafin su fara jefa kuri'unsu
Masu zabe sun yi layi domin tantancewa a Hotoron Kudu a Kano
Masu zabe a kofar mai Martaba Sarkin Kano, Ado Bayero
Matan da suka fito jefa kuri'unsu a Kano
Mazabar Hotoron Arewa a Kano, inda tun kafin 8 na safiya aka fara tantance masu jefa kuri'a.
Masu jefa kuri'a a mazabar Kofar Sarkin Kano
Masu zabe su na taruwa a wata mazaba a Hotoron Kudu a Kano
Mazabar "Tarauni Gardens" a Kano ana tantance sunayen masu zabe kafin su fara jefa kuri'unsu a zaben 'yan majalisar dokokin tarayya
daruruwan masu jefa kuri'a da suka yi sammako a mazabar Hotoron Arewa a Kanon Dabo, inda tun kafin cikar karfe 8 na safiya ma aka fara tantance sunayen masu jefa kuri'a.
Wata mazaba a makarantar firamare dake cikin Kanon Dabo