No media source currently available
Jami'ar tarayya dake Jos a jihar Filato ta kaddamar da katafaren sashe da zai kula da cututtukan koda, mafitsara, mahaifa da sauran cututtuka marasa yaduwa.
A wani lamari mai girma da ya sake aukuwa a Najeriya, Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), a hukumance, ta tabbatar da bullar cutar sarkewar numfashi ta diphtheria a Najeriya, lamarin da ya zama mummunar bullar cutar a karo na biyu. Lamarin da ke bukatar daukar matakai na gaggawa.
Wasu daga cikin likitocin da suka kware a wannan fanni sun ce rashin fahimtar tasirin motsa jiki don kula da gabbai, yana matukar nakasa rayuwar mutane da dama a Najeriya.