No media source currently available
An gunadar da bukin yaki da ciwon suga da kuma ake kira ciwon sukari na Hukumar lafiya ta duniya bana da taken 'Samun ilimi game da ciwon sukari don kariya. '
Hukumar kula da cutuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta sabunta gargadi ga ‘yan Najeriya game da yiwuwar barkewar cutar Ebola ta Sudan (EVD) a Uganda tun lokacin da aka fara ayyana ta a hukumance a ranar 20 ga Satumba 2022.