Hukumar kula da makamashi ta duniya ta IEA, ta kiyasta cewa mutane miliyan 600 a Afrika basu da wutar lantarki. Duk da cewa Najeriya ta sami lantarki sama da karni guda da ya wuce, har yanzu ba a samun igantacciyar wutar lantarki a kasar. Amma wani dan Najeriya ya fito da wata sabuwar fasaha.
Kazalika matsalar ta shafa har da wasu kafafen yada labarai wadanda suka kasa watsa shirye-shiryensu.
Hakan a cewar NBS na nuni da cewa an samu karin kashi 0.24 idan aka kwatanta da wanda aka gani a watan Mayu wanda ya nuna kashi 33.45.