VOA 60 Afirka - Maris 22, 2013

Your browser doesn’t support HTML5

'Yan gudun hijira daga Mali, na zuwa kasar Mauritania domin gujewa tuhumar taimakawa 'yan bindiga. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya.