Al'ummar Ogale na Jihar Rivers Sun Shigar Da Karar Kamfanin Mai Na Shell A London

Wata mace tana wucewa jikin wani allon dake gargadi game da gurbacewar kasa a yankin al'ummar Ogale dake Niger Delta mai arzikin man fetur, 9 Maris 2016.

  Gurbacewar kasa a yankin al'ummar Ogale dake Niger Delta mai arzikin man fetur, 9 Maris 2016.

Wani muyum tsaye jikin wani allon dake gargadi game da gurbacewar kasa a yankin al'ummar Ogale dake Niger Delta mai arzikin man fetur, 9 Maris 2016.

Wata yarinya tsaye jikin famfon da aka hana dibar ruwa a saboda gurbacewar kasa a yankin al'ummar Ogale dake Niger Delta mai arzikin man fetur, 9 Maris 2016.

Wani allon dake gargadi game da gurbacewar kasa a yankin al'ummar Ogale dake Niger Delta mai arzikin man fetur, 9 Maris 2016.