An Bude Kasuwar Baje Kolin Kayan Hannu Da Mata Ke Yi A Nijar

Your browser doesn’t support HTML5

An bude kasuwar baje kolin kayan hannu da mata ke yi a Najar, wacce aka fi sani da Safem a Niamey. Wannan ne karo na 12 da kasuwar ke ci, kuma ‘yan kasuwa daga wasu kasashen Afirka, ciki har da Najeriya suna zuwa cin kasuwar.
An bude kasuwar baje kolin kayan hannu da mata ke yi a Nijar, wacce aka fi sani da Safem a Niamey. Wannan ne karo na 12 da kasuwar ke ci, kuma ‘yan kasuwa daga wasu kasashen Afirka, ciki har da Najeriya suna zuwa cin kasuwar.