Babban Zaben Kasar Jamhuriyar Nijar

Ibrahim Ka'almasi Garba a wani taron tattaunawa kan siyasar jamhuriyar Nijar.

Wani taron tattaunawa a birnin Yamai kafin babban zaben jamhuriyar Nijar
 

Wani taron tattaunawa a birnin Yamai kafin babban zaben jamhuriyar Nijar
 

Harabar hukumar zaben jamhuriyar Nijar CENI.

Hedikwatar Hukumar Zaben Nijar CENI

Wani magoyin bayan dan takarar MODEN LUMANA Hama Amadou
 

Hoton Yar Takara A Nijar Fatchima Amadou Ango

Barka Da Zuwa Yankin Dosso

A ranar 21 ga watan Fabarairu ne za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko hade da na 'yan majalisar dokoki a Jamhuriyar Nijar, za kuma gudanar da zagaye na biyu a ranar 28 Maris.