Dalilan Da Suka Sa Nijar Fama Da Matsalar Tsaro – Masana

Your browser doesn’t support HTML5

Sashin Hausa na Muryar Amurka ya shirya wani taro na tattauna matsalar tsaro da Nijar ke fuskanta. Masu sharhi kan al’amura a Nijar da dama ne suka halarci taron, wanda shugaban shashin Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustapha Sokoto ya jagoranta.
Sashin Hausa na Muryar Amurka ya shirya wani taro na tattauna matsalar tsaro da Nijar ke fuskanta. Masu sharhi kan al’amura a Nijar da dama ne suka halarci taron, wanda shugaban shashin Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustapha Sokoto ya jagoranta.