Sashin Hausa na Muryar Amurka ya shirya wani taro na tattauna matsalar tsaro da Nijar ke fuskanta. Masu sharhi kan al’amura a Nijar da dama ne suka halarci taron, wanda shugaban shashin Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustapha Sokoto ya jagoranta.
Dalilan Da Suka Sa Nijar Fama Da Matsalar Tsaro – Masana
Your browser doesn’t support HTML5
Sashin Hausa na Muryar Amurka ya shirya wani taro na tattauna matsalar tsaro da Nijar ke fuskanta. Masu sharhi kan al’amura a Nijar da dama ne suka halarci taron, wanda shugaban shashin Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustapha Sokoto ya jagoranta.