Dan Somaliya Da Ya Zama Dan Majalisa A Amurka

Your browser doesn’t support HTML5

Omar Fateh wanda iyayensu suka fito daga kasar Somaliya, dan majalisar dattijan Minneapolis Ta Kudu ne a Amurka, wanda yake cikin al’umomi daban-daban na kasashen waje dake sauya siyasar Amurka.
Omar Fateh wanda iyayensu suka fito daga kasar Somaliya, dan majalisar dattijan Minneapolis Ta Kudu ne a Amurka, wanda yake cikin al’umomi daban-daban na kasashen waje dake sauya siyasar Amurka.