Ghana Ta Fado Daga Jerin Kasashe 10 Mafi Girman Tattalin Arziki A Afirka

Your browser doesn’t support HTML5

Ghana ta fado kasa daga jerin kasashe goma (10) mafiya karfin tattalin arzikin Afirka a wannan shekarar, wanda Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya fitar yayin da Asusun ya yi hasashen habakar tattalin arzikin Ghana da kashi 2.8 cikin dari nan da ƙarshen 2024.