Gwamnatin Jihar Borno Ta Kai Dauki Ga Iyalan Mayakan CJTF Da Kungiyar Boko-Haram Ta Kashe
Your browser doesn’t support HTML5
Gwamnatin Jihar Borno ta kai dauki ga iyalan mayakan CJTF da aka kashe a yakin da suke yi da ‘yan ta’addan Boko Haram. An bayar da tallafin Naira miliyan dari uku, domin daukar nauyin karatun yaran da aka bari.