Iyaye Da Dalibai A Najeriya Suna Kokawa Game Da Karin Kudin Makarantun Jami'o'i

Your browser doesn’t support HTML5

Iyaye da dalibai a wasu sassan kasar Najeriya suna kokawa da karin kudin makaranta da wasu jami'o'i suka sanar, wanda iyayen suka ce zai iya hana dalibai marasa karfi ci gaba da karatu.