Mun waiwayi shekarar da ta kare ne inda muka samu zantawa da wani yaro dan shekara 15 wanda Allah ya horewa baiwar zane-zane.
Yaron dai bai yi karatun boko ba, amma zanen da yake yi, tamkar wani babban mutun ne da ya yi karatu mai zurfi.
Your browser doesn’t support HTML5