Malam Kabir Adamu Ya Mana Karin Haske Akan Harkokin Tsaro A Najeriya Da Yankin Sahel

Your browser doesn’t support HTML5

To shin ya ya girman aikin dake gaban sabbin shugabannin hukumomin tsaro? Sannan wadanda aka nada su na da kwarewar da za ta kawo babban sauyi a Najeriyar? Mun tattauna da Malam Kabir Adamu, kwararre kan harkokin tsaro a Najeriya da yankin Sahel.