Malam Kabir Adamu Ya Mana Karin Haske Akan Harkokin Tsaro A Najeriya Da Yankin Sahel
Your browser doesn’t support HTML5
To shin ya ya girman aikin dake gaban sabbin shugabannin hukumomin tsaro? Sannan wadanda aka nada su na da kwarewar da za ta kawo babban sauyi a Najeriyar? Mun tattauna da Malam Kabir Adamu, kwararre kan harkokin tsaro a Najeriya da yankin Sahel.