TASKAR VOA: Hira Ta Musamman Da Kakakin Fadar Gwamnatin Najeriya, Garba Shehu

Your browser doesn’t support HTML5

Kalli shirin Taskar VOA na wannan makon kai Tsaye, A shirin namu na yau, Taskar VOA na dauke da hira ta musamman da kakakin fadar gwamnatin Najeriya, Malam Garba Shehu.