Sana’ar Kiwon Tsuntsaye Na Ci Gaba Da Kara Karbuwa A Tsakanin Matasa A Yankin Maradi Na Nijar

Your browser doesn’t support HTML5

Sana’ar kiwon tsuntsaye, ta na ci gaba da kara karbuwa a tsakanin matasa a yankin Maradi na jamhuriyar Nijar. Matasan suna samun makudan kudade daga siyar da tsuntsayen, wasu tsuntsayen ma daga kasashen waje suke shiga Nijar din da su.

Sana’ar kiwon tsuntsaye, ta na ci gaba da kara karbuwa a tsakanin matasa a yankin Maradi na jamhuriyar Nijar. Matasan suna samun makudan kudade daga siyar da tsuntsayen, wasu tsuntsayen ma daga kasashen waje suke shiga Nijar din da su.